Kyawawan Hotunan Jaruma Fati Shu’uma Nayi Muku Barka Da Juma’a
Jarumar fina-finan Hausa na Kannywood, Fati Shu’uma ta wallafa hotunan ta a shafinta na Instagram tamayiwa masoyanta barka da Juma’a.
A wani Labarin kuma, wani tsohone ya dauki hankula bayan da yace yana son tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon.
An ji a wani bidiyo da aka daukesa wasu suna gaya masa cewa ba zai samu ba, amma sai yace ai Allah ne ke bayarwa.





No comments:
Post a Comment