Baiwa Daga Allah : Yadda Wannan Matashiyar Take rangaɗa adon zanen sunan Allah da ayoyin Alqur'ani mai Girma.
Baiwa Daga Allah : Yadda Wannan Matashiyar Take rangaɗa adon zanen sunan Allah da ayoyin Alqur'ani mai Girma.
Baiwa Daga Allah.
Yadda wannan Matashiyar 'yar jihar Kaduna Mai suna Maryam MT take rangaɗa adon zanen sunan Allah da ayoyin Alqur'ani mai Girma.
Babu shakka wannan ba ƙaramar baiwa Allah yayi mata ba.

No comments:
Post a Comment