Wannan wani dan Boko Haram ne da sojojin Nijar suka biyo inda suka bude masa wuta, yayin da shikuma yake gudu dan tsira da ransa.
Ya zuwa yanzu dai Jami’an tsaro na cigaba da zafafa hare hare kan ‘yan tada kayar baya dake Arewa maso gabashin Najeriya.

No comments:
Post a Comment