Thursday, February 18, 2021

Yanzun nan: 'Yan sanda sun fara sintiri da jiragen sama don gano daliban da aka sace a Kagara

 Yanzun nan: 'Yan sanda sun fara sintiri da jiragen sama don gano daliban da aka sace a Kagara 





Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta fara aikin ceto ta sama don ceto daliban da aka sace, malamai, da sauran ma’aikatan Kwalejin Kimiyya ta Gwamnati da ke Kagara. 


Kakakin ‘yan sanda, Frank Mba, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa mai taken: Satar Kagara: Mun dukufa wajen ganin mun kubutar da duk wadanda aka sace, in ji IGP’, a ranar Alhamis.





No comments:

Post a Comment

Pages