Monday, February 15, 2021

Gwamnatin jihar Kano tana neman Likitocin da za ta ɗauka aiki ruwa a jallo

 Gwamnatin jihar Kano tana neman Likitocin da za ta ɗauka aiki ruwa a jallo 



Ma’aikatar Lafiya ta jihar Kano ta sanar da shirin ta na neman Likitocin da za su yi aiki da ɓangaren kiwon lafiya a matakin farko na jihar wato Primary Health Care.

Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da ma’aikatar ta wallafa a shafukan ta na facebook da tuwita. 


Haka kuma ma’aikatar ta bayar da adereshin da ga duk mai buƙata zai iya tura cikakken bayanin sa tare da takardunsa kamar haka:
sphcmbrecruitment@gmail.com 

Source/



No comments:

Post a Comment

Pages