Sunday, February 14, 2021

Duk Najeriya babu me hakurin Bahaushe-Sadiq Sani Sadiq

 Duk Najeriya babu me hakurin Bahaushe>>Sadiq Sani Sadiq 



Tauraron fina-finan Hausa,  Sadiq Sani Sadiq ya bayyana cewa Duk Najeriya babu me hakurin Bahaushe.

 

Ya bayyana hakane a wani sako da ya fitar ta shafinsa na sada zumunta inda yace Bahaushene kadai za’a zalincesa ko kuma a cinye masa kudi ko a kashe wani nasa amma yayi hakuri ya kauda kai.

 

Yace gashi dai ana kashe mutanen Arewa a kudu amma ba’a dauki mataki a Arewa ba dan a zauna Lafiya. Yace anya kuwa hakan zai yiyu? 




No comments:

Post a Comment

Pages