Thursday, February 25, 2021

Dalilin da Yasa Muke Garkuwa Da Mutane Inji Shugaban masu Ta’asar (bidiyo)

 Dalilin da Yasa Muke Garkuwa Da Mutane Inji Shugaban masu Ta’asar (bidiyo) 



Yayin da ake ci gaba da fama da matsalar garkuwa da mutane a Najeriya, wakilin voa Sani Shu’aibu Malumfashi ya samu shiga dajin Sububu a Jihar Zamfara inda ya tattauna da shugabannin masu aikata ta’asar.

Ga bidiyon nan sai ku saurari bayyani daga bakinsa. 


Download Here

No comments:

Post a Comment

Pages