Wednesday, February 17, 2021

Bidiyo : videon mata da yara da aka sace a niger/sojojin Nigeriya Sun kashe boko Haram 81

 

Bidiyo : videon mata da yara da aka sace a niger/sojojin Nigeriya Sun kashe boko Haram 81 


Yan ta’addan da suka sace mutane 21 a jihar Neja sun fitar da wani bidiyo da ke dauke da wadanda suka kama suna neman da a bawa yan ta’addan fansar Naira Miliyon Dari Biyar, kamar yadda fitaccen marubuci Ahmed Salkida ya wallafa bidiyon a shafinsa na Twitter

 

Ga wani karin bayyani

 

SUBHANALLAH 


Yan ta’adda sun sace mutane a garin Yakila karamar hukumar Rafi jihar Niger, sun dauke su a bidiyo suna kira ga Gwamnatin Nigeria ta biya su kudin fansa Naira Miliyan 500

Wanna aikin ‘yan Boko Haram ne ba shakka kuma mutanen Shekau, sune da wannan salon, sunyi tasiri sosai a cikin masu garkuwa da mutane, talauci ya kama Shekau yana neman kudi ta kowani hali

Muna rokon Allah Ya aminar da wadannan mutane daga cutarwan ‘yan ta’adda, Allah Ka kawo mana karshen wannan masifa Amin

Ga bidiyon nan kasa 




No comments:

Post a Comment

Pages