Sunday, January 10, 2021

Ku Kalli yadda damuwar jihar Kaduna ta maida gashin Kan mijina ~Hadiza El’rufa’i

 




Uwar Gidan Gwamnan Jihar kaduna Hajiya Hadiza El-Rufai Cikin nishadi da tsokana ta rubuta a shafinta na Twitter tana Cewa Ku Dubi abin da damuwar jihar Kaduna ta yiwa gashin kan mijina kuma Shekarunmu daya dashi fa,

Hajiya Hadiza El-Rufai mace ce data saba tsokana da barkwanci a shafinta na Twitter 




No comments:

Post a Comment

Pages