
Mataimakin manaja na kamfanin Triacta, Engr Haj Haydar Assa kenan, a yayin da yake bada gudummawar jini ga wadanda harin bam din Mubi ya shafa.


Fadar Sarkin Musulmin Najeriya ta ce Talata za a fara duba watan Shawwal Kwamitin ganin wata na Fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad...
No comments:
Post a Comment