Majiyarmu dai ta samu cewa Abida Muhammad wadda ta haskaka sosai a lokutan baya musamman a cikin fina-finai da dama tayi aure da dadewa inda ta zauna a dakin mijin nata har Allah yayi masa rasuwa.
Masana harkokin fina-finai da dama dai na da ra'ayin cewa tsohuwar jarumar na daya daga cikin jaruman da Allah ya azurta da dimbin basira da ta bar gibin da kuma har yanzu ba'a cike ba a masana'antar.
No comments:
Post a Comment