Monday, September 4, 2017

Shin ko kunsan Inda Mutane ke kwana sanadiyar Tsadar gidaje a Lagos?


Tsadar gidajen haya a birnin Legas da ke kudancin Najeriya na ci gaba da addabar mutane, lamarin da ke tilasta wa wasu kwana a karkashin gada ko kuma a shagunan kasuwa, wani lokacin ma har a Masallaci.Abdurrahman Gambo Ahmad ya duba mana yadda matsalar ta yi kamari a wannan rahoton da ya hada mana

No comments:

Post a Comment

Pages