Me ikirarin kare muradun Yarbawa, Sunday Igboho yayi ikirarin kama Wasu sojoji 2 da farar hula 2 a kofar gidansa.
Ya zargesu da cewa gwamnati ce ta aikosu dansu masa leken Asiri. Bidiyon ya rika yawo sosai a shafukan sada zumunta inda aka gansu a zaune kamar maau laifi ana musu tambayoyi
Kakakin Sunday Igboho, Olyiwola Kioki ne ya wallafa Bidiyon a shafinsa na sada zumunta inda akaga sojojin sun durkusa akan gwiwoyinsu ana musu tambayoyi.
Sun bayyana cewa suna kan mashinne shine suka ga matasan 2 suna fada, suka tsaya su rabasu. Saidai Sunday Igboho ya bayyana cewa be yadda ba kuma zai gama dasu.
Ga bidiyon a kasa
No comments:
Post a Comment