Saturday, February 20, 2021

Yadda Jamaa Ke Kwasar Ganima A Gonar Shekau Bayan Sojoji Sun Kwace Ta (Bidiyo)

 Yadda Jamaa Ke Kwasar Ganima A Gonar Shekau Bayan Sojoji Sun Kwace Ta (Bidiyo) 


Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kwace gonar dan taadda Abubakar Shekau dake cikin dajin Sambisa. Abubakar Shekau dai shine shugaban yan taaddan kungiyar Jamaatu Lidda’awati wal Jihad wadda aka fi sani da boko Haram.

Bayan kwace gonar alumma sunyi tururuwa inda suke ta kwasar ganimar amfanin gonar dake cikin gonas. 


Ga Bidiyon a kasa



No comments:

Post a Comment

Pages