Friday, February 12, 2021

Wayar Dr. Rabi’u R/lemu Da Shugaban Kogo Abduljabar Akan Su Hadu Domin Su Tattauna

 Via:- Garkuwan Magabata

NA KOGO:Yanda ka rubuta a takardar sunan maudu’ai ne kawai,kamar yanda ka rubuta cewa kore abubuwan da akwai sai ka rubuto mani su.

R/LEMU: A’a malam duk duniya ba inda ake tattauna haka, idan za’a tattauna topic kawai ake bayarwa ya rage ga abokin tattauna yaje yayi nashi bincike.

NA KOGO: ka rubuto mani hujjojinka sai nayi tahaqiqi sai in kira ka mu zauna.

R/LEMU:daga baya kenan, ai ba inda ake yin munazara a haka duk duniya ka ce wai sai abokin tattaunawarka ya fada maka hujjojinsa sannan daga baya ka kira sa ku zauna. Kuma duk abinda ka rubuta a cikin muqaddima sai da ka kare bincike sannan ka rubuta shi.


Ga Hirar a kasa



No comments:

Post a Comment

Pages