Sojojin Najeriya kenan dake yaki da Kungiyar Boko Haram a yankin Arewa Maso Gabas a yayin da kungiyar ta kai musu wani harin kwantan Bauna.
A wasu hotunan za’a iya ganin yanda wasu sojojin ke kwakkwance Maganshiyan suna gurnanin Azaba saboda ciwukan dake jikinsu.
Wani daga cikin sojojin harin da aka kai ya cire mana kafa, ana kokarin tafiya dashi Asibiti.
A wani Bidiyon kuma wanda shima Boko Haram din suka kaiwa Sojojin Najeriya harin kwantan Bauna, an ga sojojin na kuka suna cewa hukumar Soji ta sayar dasu.
No comments:
Post a Comment