Saturday, January 2, 2021

Bidiyo : Ko Adashe Ne Nima Sai Nayi Naje Dubai Din nan ~ SadiQ Sani SadiQ

 




Tauraron fina-finan Hausa, Saddiq Sani Saddiq ya bayyana cewa a jiya bayan ya kwanta, yayi mafarkin ya je Dubai.

Saidai yace ko da ya farka sai yaga ashe har yanzu yana Najeriya. Yace wannan yayin zuwa Dubai da ake shima ko Adashe zai shiga ya je.

Wanda ya wallafa wannan rubutun a shafinsa na Instagram. 


Sauke anan


No comments:

Post a Comment

Pages