Sanannen jarumin nan na masana’antar shirin kwaikwayo Kannywood, Mai shirin kwaikwayo, Dan wasa, Mawakin Hausa hiphop kuma daya daga attajiran jarumanta, Prince Adam A Zango an haifeshi a Garin Zango kataf dake Jahar Kaduna, Yayi karatunshi na karamar makarantar boko cikin garinsu, Zango primary school, amman daga baya sai uwayenai suka yi tashi zuwa Jos biyo bayan fadan da aka rinka yi a shekarun baya a Jahar Kaduna tsakanin Hausawa da wasu kabilu na Zango kataf. Adamu Abdullahi Zango bayan tashin da sunka yi ya cigaba da karatunai na sakandare a Jahar Jos.
Adam A Zango ya fara nuna sha’awar shirin kwaikwayo Lenscope media Jos a matsayin makidi “DJ” inda daga baya ya fara bayyana a shirin kwaikwayo a matsayin jarumi. Shirin da ya fara fitowa garai shine “Surfani”, amman shirye-shirye irinsu Raga, Zabari, Kawanya da Kallabi sune wanda sunka haskakashi duniya ta sanshi.
A cikin shirin Raga, wanda saboda muhimmiyar rawar da ya taka lokacin, maspya sunka fara kiranai “Mai Raga”, ma’ana yayi rawar gani a shirin. Amman shirye-shirye irinsu “Zabari”, “Kallabi” da kuma “Kawanya” sune sunka fara haskaka tarmamuwatai aka sanshi. Saboda tashen da yayi lokacin, takai ga har ya wuce wasu jarumai wanda suke tsayawa a bangaren soyayya a Kannywood.
A hirar da aka yi dashi, Adam A Zango ya bayyana cewa Ali Nuhu malami yake gareshi. Ya gwada mai yadda ake taka rawar soyayya a shirin kwaikwayo. Yacce akwai lokuttanda yake zamnar dashi ya gwada mashi yadda ake kukan jimamin soyayya. “Amman naji dadin wannan rawar sosai, dan ita ta dace dani.” Yacce.
Ali Nuhu is a mentor to Adamu Zango in love role. And the fact they have had countable misunderstandings with that his mentor, Ali Nuhu. The rumours pf their quarrels spread like wild fire on Hausa media, some of the hausa newspapers reported inappropriate gists about their quarrels.
In Kannywood love roles, Adamu Zango acted alongside Nafisa Abdullahi, the popular actress that made name in the hausa film industry. The love roles turned to a real life love. But alas, they soon parted their ways following an insidence. They parted after all none of them wished for such occurance.
Adamu A. Zango nada aure da mata kusan ukku da diya da dama. Yana zamne a Jahar Kano da Kaduna inda ya gina makamakan gidaje
No comments:
Post a Comment