Kungiyar matasa ta 'yan kasuwa ta jahar Sokoto za su yi taro ne akan kira ga tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa da ya amsa kiran 'yan Nijeriya ya fito takarar shugabancin kasa. Za a gudanar da taron ne a yau Laraba a Unguwar Gidan Kanawa kusa da tsohuwar kasuwar Sokoto da karfe 8:30 na dare.
No comments:
Post a Comment