
Hukumar yan sanda ta jihar Niger ta bayyana cewa ta Kama wasu Mutane biyu dauke da sassan jikin wani da suka yanka da ransa. A yanzu haka dai Hukumar na cigaba da binciken wannan lamarin. ALLAH kawo mana karshen wadannan masi fofin Kuyi sharing zuwa shafunan Sada zumunta kamar facebook twitter Watsapp da sauran social media
Ko kubiyomu shafinmu na facebook fb.com/hausazone
No comments:
Post a Comment