Bidiyo: Yarbawa sun fara cire tutar Najeriya suna kafa tutar kasar Oduduwa a Legas
Wasu matasan Yarbawa a Legas sun cire tutar Najeriya dake Teslim Balogun Stadium, Surulere Legas inda suka kafa tutar kasar Oduduwa da suke son kafawa.
Hakan ya bayyana ne a wani bidiyi da ya watsu sosai a shafin Instagram.
A kwanakin baya-bayannan dai suma wasu yarbawa sun taso da maganar kafa kasar Oduduwa,Sunday Igboho na daga cikin wanda suke gaba-gaba a wannan yunkuri.
No comments:
Post a Comment