Saturday, January 2, 2021

Masha Allah ! Dakta Gumi ya fara shiga rugga da kauyaku a daji yana koya masu addini da da’awah (Hotuna)

 

Shehin Malamin a yau Asabar ya kewaya kauyaku da ruga a garin Jere inda ya debi litattafai da sauran kayan karantarwar Addini da zai taimakawa mazauna kauyakun su fahimcin karantarwar addinin musulunci a saukake.

Manuniya ta ruwaito Daktan yayi imani cewa ta hanyar karantar da Fulani da kauyawan ne kadai za a samu raguwar hare-haren ta’addanci da garkuwa da mutane dake faruwa a kasarnan.

A da’awar tashi ta yau Shehin Malamin ya yiwa kauyawa da Fulanin bayani akan su san Allah da tauhidi da musulunci da sai sauransu.


No comments:

Post a Comment

Pages