innanlillahi wa inna ilahirrajiun
Allah yayiwa magifiyar Jarumar Finafinan Hausa, Nafisa Abdullahi rasuwa.
Allah Jikanta yaimata Rahama yasa Tahuta tareda sauran musulmi baki daya,
yasa Aljannace makomarta.
Dan ALLAH kuyi sharing zuwa sauran groups
Fadar Sarkin Musulmin Najeriya ta ce Talata za a fara duba watan Shawwal Kwamitin ganin wata na Fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad...
No comments:
Post a Comment