
Wannan hoton sabuwar jarumar fina-finan Hausace da Adam A. Zango ya gabatar a wannan sabuwar shekarar, saidai be bayyana sunantaba, a cikin hotunan za'a iya ganinta tare da Adamun suna daukar wani sabon fim da yakeyi.
Fadar Sarkin Musulmin Najeriya ta ce Talata za a fara duba watan Shawwal Kwamitin ganin wata na Fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad...
No comments:
Post a Comment