
Rahotanni sun nuna cewa taron kwanaki shida da gwamnatin Kano za ta gudanar, za a gudanar da daya daga cikin taron ne a wurin Sanata Kwankwaso da jama'arsa za su gudanar da taron na su a ranar 30 ga wannan wata, wato a Tamburawa.
Fadar Sarkin Musulmin Najeriya ta ce Talata za a fara duba watan Shawwal Kwamitin ganin wata na Fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad...
No comments:
Post a Comment