Dan takarar Shugabancin America Donald trump he yalashe zaben kasar Wanda akayi ranar talata
Mr. Trump yalashe zaben ne bayan yasamu nasarar lashe kujerun wakilai 270 a jihohi 50 nan ne yasamu nasarar kada abokiyar hamayyarsa Hillary Clinton.
Fadar Sarkin Musulmin Najeriya ta ce Talata za a fara duba watan Shawwal Kwamitin ganin wata na Fadar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad...
No comments:
Post a Comment